HADISIN YAU NA (05).

Daga; Mal. Aminu Ibrahim Daurawa. 

MUHIMMANCIN KARATUN SURATUL BAƘARA. 

Manzon Allah (ﷺ)  yace: "ku karanta suratul Baƙara a gidajenku domin haƙiƙa sheɗan yana guduwa daga gidan da ake karanta suratul Baƙara". 

Muhammad Abdulranman Rano

facebook.com/muhdabdulrano

linktr.ee/muhdabdulrano

Comments

Popular posts from this blog

Abubuwan da ya kamata ku sani kan dokar ba wa ɗalibai bashin karatu a Najeriya

Dangane da Schorlarship ɗin gwamnatin jihar Kano

TARIHIN HITLER (08)