HADISIN YAU NA (02).

Daga; Mal. Aminu Ibrahim Daurawa. 

HANYAR SHIGA ALJANNAH MAI SAUKI. 

Manzon Allah (ﷺ) yace; "ya ku mutane ku yaɗa sallama a tsakaninku, ku ciyar da abinci ga mai buƙata, ku sada zumunci a tsakaninku, kuyi sallar (nafila) da daddare mutane suna bacci zaku shiga Aljannah da aminci". 

Muhammad Abdulranman Rano

facebook.com/muhdabdulrano

linktr.ee/muhdabdulrano

Comments

Popular posts from this blog

Abubuwan da ya kamata ku sani kan dokar ba wa ɗalibai bashin karatu a Najeriya

Dangane da Schorlarship ɗin gwamnatin jihar Kano

TARIHIN HITLER (08)