BA WANDA ZE CIRE RUBUTUN AJAMI A JIKIN KUDIN NIGERIA.

A jawabin da me martaba sarkin kano Na (15) Sunusi lamido sunusi ya gabatar ya tabbatarwa da al'umma cewa ba za'a cire rubutun ajami a jikin sabon kudin da za'a sabunta ba.

Sannan yayi kira ga malamai da sauran al'umar musulmi da cewa su dena yada jita jita domin Allah yay Hani akan hakan.


Comments

Popular posts from this blog

Abubuwan da ya kamata ku sani kan dokar ba wa ɗalibai bashin karatu a Najeriya

Dangane da Schorlarship ɗin gwamnatin jihar Kano

TARIHIN HITLER (08)